Kotun ɗaukaka ƙara ta soke hukuncin da ya tuɓe Gwamna Sule na Nasarawa daga kujerarsa

Daga Sabiu Abdullahi
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta soke tsige gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa, inda ta mayar da shi a matsayin zababben gwamnan da ya ci zaben gwamnan da aka yi a ranar 18 ga watan Maris.
A wani mataki na bai-daya da alkalai uku suka yanke a ranar Alhamis, sun bayyana cewa hukuncin da kotun sauraren kararrakin zabe ta jihar Nasarawa ta yanke tun da farko an soke shi.
Hakan na nufin kotun daukaka karar ta yi watsi da hukuncin da kotun ta yanke na tsige Gwamna Sule.
Wannan al’amari na shari’ar ya zo ne bayan wani cikakken nazari da kotun daukaka karar ta yi, inda ta tabbatar da cewa hukuncin da waccar kotun ta yi akwai kura-kurai a cikinsa.
скачать мостбет официальный сайт mostbet17.com.kg .
1win букмекер http://1win38.com.kg/ .
1win официальный сайт скачать 1win40.com.kg .
1win играть https://www.1win33.com.kg .
1win вход https://1win34.com.kg .
вин 1 вин 1 .
one win https://mostbet18.com.kg/ .
mostbet uz сом mostbet uz сом .
мостбет уз http://mostbet3020.ru/ .
один вин https://1win36.com.kg/ .
1win. casino. http://www.1win2.com.mx .
1вин вход 1вин вход .
вход 1win http://www.1win41.com.kg .