Harin bam: Kashim Shettima ya tafi ta’aziyya Kaduna

Daga Sabiu Abdullahi
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya isa jihar Kaduna domin jajanta wa yan uwan mutanen da kuma iyalan wadanda suka mutu a harin da a kai makon da ya gabata.
Harin da sojojin suka kai a ranar Lahadin da ta gabata ya faru ne a kauyen Tudun Biri da ke cikin karamar hukumar Igabi a jihar, inda ake kyautata zaton an kashe mutane sama da 100.
Kashim ya samu tarbe a sansanin sojin saman Najeriya da ke Mando.
Gwamna Uba Sani da manyan jami’an gwamnatin jihar Kaduna ne suka tarbe shi.
Mataimakin shugaban kasar ya samu rakiyar ministan tsaro Abubakar Badaru; Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Ganduje; Kakakin majalisar wakilai Tajudeen Abbass.
Tun da farko dai Shettima ya nufaci yin ziyara wa al’ummar da abin ya shafa a ranar Laraba amma ya yanke shawarar mayar da ziyarar tasa zuwa Alhamis.
мастбет https://mostbet17.com.kg .
1win войти https://1win38.com.kg .
вход 1win https://www.1win39.com.kg .
1вин https://www.1win40.com.kg .
вин 1 https://www.1win33.com.kg .
1win.kg 1win35.com.kg .
скачать 1win с официального сайта https://1win34.com.kg/ .
один вин http://www.mostbet18.com.kg .
most bet online http://www.mostbet3016.ru .
мостбет uz http://www.mostbet3015.ru .
mostbet rasmiy sayti https://mostbet3019.ru/ .
1win скачать kg 1win36.com.kg .
1 win сайт 1 win сайт .
1win descarga https://1win2.com.mx/ .
1win скачать kg 1win скачать kg .