January 14, 2025

‘Za mu inganta ƙarfin intanet a ƙasashen Afirka’

0
IMG-20240526-WA0012.jpg

Daga Sodiqat Aisha Umar

Gwamnatin Amurka ta bayyana shirinta na inganta karfin Intanet a kasashen Afirka zuwa kashi 80 ciki 100 nan da shekarar 2030.

Wannan dai ya zo ne cikin wata sanarwar da Mataimakiyar Shugabar Amurka, Kamala Harris, ta fitar a ranar Juma’a.

Sanarwar na zuwa ne bayan shekara guda da ziyarar da ta kai nahiyar Afirka, a dai_dai lokacin da suka zanta da Shugaban Kenya, William Ruto a birnin Washington.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *