January 14, 2025

Za a hau Arafa ranar Asabar, inji Saudiyya

1
IMG-20240606-WA0034.jpg

Daga Abdullahi I. Adam

Hukumomi a Saudiyya sun tabbatar da cewa an ga jinjirin watan Zhulhijja, kuma don haka za’a gudanar da Arafa a ranar Asabar.

A wata sanarwa da hukumar kula da manyan masallatan haramin Makka da Madina ta fitar a yammacin nan, hukumar ta ce jami’ai sun tabbatar da ganin jinjirin watan ne a yankin Hareeq na ƙasar a yau ɗinnan

1 thought on “Za a hau Arafa ranar Asabar, inji Saudiyya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *