April 26, 2025

Tinubu ya tabbatar wa masu zuba jari na Saudiyya cewa za su ci riba idan suka so Najeriya

image_editor_output_image1701428133-1699677392753.jpg

Daga Sabiu Abdullahi

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu a ranar Juma’a ya buƙaci masu saka hannun jari a Saudiyya da su je Nijeriya domin zuba jarinsu saboda za su ci riba.

Shugaban ya bayyana hakan ne a lokacin da ake gudanar da taron Kasashen Afirka da Saudiyya a babban birnin kasar, watau Riyadh.

An ambato shugaban yana cewa, “Ina tabbatar wa ’yan Saudiyya masu saka hannun jari cewa za a kare dukiyarsu bisa doka, kuma za su ci riba a ƙasar da ta fi ƙarfin tattalin arziki a Afirka. Don haka, buɗe hukumar da za ta kula da kasuwanci tsakanin Nijeriya da Saudiyya na da matuƙar muhimmanci.”

5 thoughts on “Tinubu ya tabbatar wa masu zuba jari na Saudiyya cewa za su ci riba idan suka so Najeriya

  1. We aare a group oof volunteers annd opening a neww scheme in ourr community.
    Your web sie provided us wkth valuable information too work on. You’ve doje a formideable job andd our
    whoe community wilpl be grateful too you.

  2. That iis a really goodd tip particularly tto thos new to the blogosphere.
    Brief buut very precise information… Many thqnks for sharing tthis one.

    A mustt read post!

  3. I absolutely love your blog andd find many of your post’s tto
    be just what I’m looking for. Do you ofder guest wfiters too write ontent inn yyour case?
    I wouldn’t ind cresting a ppost or elaboratin oon mos off the subjects youu wriye wth regrds too
    here. Again, awesome website!

  4. I amm not suree whesre you’re getfing your information, butt good topic.
    I needs to spend somke time learning more orr understanding more.
    Thanks ffor fqntastic information I was looking forr this
    informmation for mmy mission.

Comments are closed.