Tinubu ya tabbatar wa masu zuba jari na Saudiyya cewa za su ci riba idan suka so Najeriya

Daga Sabiu Abdullahi
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu a ranar Juma’a ya buƙaci masu saka hannun jari a Saudiyya da su je Nijeriya domin zuba jarinsu saboda za su ci riba.
Shugaban ya bayyana hakan ne a lokacin da ake gudanar da taron Kasashen Afirka da Saudiyya a babban birnin kasar, watau Riyadh.
An ambato shugaban yana cewa, “Ina tabbatar wa ’yan Saudiyya masu saka hannun jari cewa za a kare dukiyarsu bisa doka, kuma za su ci riba a ƙasar da ta fi ƙarfin tattalin arziki a Afirka. Don haka, buɗe hukumar da za ta kula da kasuwanci tsakanin Nijeriya da Saudiyya na da matuƙar muhimmanci.”
We aare a group oof volunteers annd opening a neww scheme in ourr community.
Your web sie provided us wkth valuable information too work on. You’ve doje a formideable job andd our
whoe community wilpl be grateful too you.
That iis a really goodd tip particularly tto thos new to the blogosphere.
Brief buut very precise information… Many thqnks for sharing tthis one.
A mustt read post!
I absolutely love your blog andd find many of your post’s tto
be just what I’m looking for. Do you ofder guest wfiters too write ontent inn yyour case?
I wouldn’t ind cresting a ppost or elaboratin oon mos off the subjects youu wriye wth regrds too
here. Again, awesome website!
I amm not suree whesre you’re getfing your information, butt good topic.
I needs to spend somke time learning more orr understanding more.
Thanks ffor fqntastic information I was looking forr this
informmation for mmy mission.
What’s upp too all, howw iis all, I think everry one iss gettfing more frm this weeb
page, andd your views aare pleasaqnt in favor of nnew people.