January 14, 2025

LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda Shugaba Tinubu ya gana da manyan ƴan kasuwa kan matsalar tattalin arziki

0
FB_IMG_1708963221277.jpg

Shugaba Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya tattauna da manyan ƴan kasuwa a ƙasar tare da wasu gwamnoni.

Wannan tattaunawa dai ta ta’allaka ne kan yadda za a magance matsalar matsin rayuwa da ake fuskanta a Najeriya.

BBC Hausa ta rawaito cewa cikin waɗanda suka halarci taron akwai Aliko Dangote, Abdul Samad Rabi’u, Tony Elumelu da gwamnonin jihohin Ogun da Anambra.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *