January 15, 2025

Jami’ar Abuja ta saki sakamakon Post-UTME

0
IMG-20231113-WA0013.jpg

Daga Usama Taheer Maheer

Jami’ar Abuja (UNIABUJA) ta saki sakamakon jarabawar tantance ɗalibai na kalandar karatun 2023/2024 ta ‘POSTUTME’.

A yaune jami’ar ta saki sakamakon, jarabawar tantance ɗaliban da suke neman gurbi a jami’ar.

Ga ɗaliban da su ka nemi makarantar, za su iya zuwa shafin makarantar domin duba sakamakonsu a https://portal.uniabuja.edu.ng/index.php

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *