Isra’ila tana ƙara zafafa kai hare-hare a Zirin Gaza
Daga Sabiu Abdullahi
Dakarun tsaron Isra’ila, IDF a ranar Juma’a sun sanar da cewa suna zafafa hare-hare a zirin Gaza don cika burinta a yaƙi da Hamas.
Wannan ya zo ne a yayin da Isra’ila ke ci gaba da zaƙewa wajen kai munanan hare-hare a zirin Gaza.
Da sanyin safiyar Juma’a, sojojin Isra’ila sun kai hari na dare na biyu a arewacin Gaza, bayan sun sha alwashin ci gaba da kai hare-hare ta kasa a cikin kwanaki masu zuwa
Hukumomi na ci gaba da nuna damuwa game da yanayin jin ƙai da kuma makomar fararen hula a yankin.
Ana kara matsin lamba kan ƙasashen duniya don shawo kan Isra’ila ta ba da damar kai kayan agajin da ake bukata a Gaza.
Yayin da aka kai kayan agajin na farko sun samar da abinci, ruwa da magunguna, ba a haɗa da man fetur ba, wanda Majalisar Dinkin Duniya ta ce ya gurgunta ayyukanta.
Isra’ila ta ce Hamas na tara mai domin amfanin kanta, ta kuma yi kira ga kungiyar Falasdinawa masu fafutuka da ke mulkin Gaza da ta raba a yi amfani da shi.
Foor hottest news you hhave too pay a viksit wweb andd on inernet I fouynd thiis webb pawge aas a
mosst excellent ebsite ffor newest updates.
Ahaa, itss pleasannt discussiuon aboit this piece of writing att thios
place aat this web site, I have resad all that, soo at
thgis time me alsao commenting here.
I wass suggested thks website bby myy cousin. I’m not sure whether this post iis
written bby him aas nobody else know such etailed aboout mmy problem.
Youu aare wonderful! Thanks!
I am not certain where you’re gettfing your information, buut grat topic.
I must spen somje tme learning mufh mire orr working out more.
Thnks foor wondeeful info I was searchhing for this info ffor my
mission.