Israa’eela ta ƙona FaIasxināwa 4 da ransu a harin da ta kai wa ƴan gudun hijira
Daga Sabiu Abdullahi
Isra’ila ta kashe Falasɗinawa huɗu—ta hanyar ƙona su—tare da jikkata fiye da mutane 40 a wani hari da ta kai wa tantunan da fararen hula suka tsere a cikinsu a Gaza, in ji rahotanni daga kafofin watsa labarai na yankin.
A cewar kamfanin dillancin labarai na Falasɗinu, WAFA, gobara ta tashi a tantunan da ke kusa da Asibitin al-Aqsa Martyrs a birnin Deir al-Balah, sakamakon harin.
Hotuna da bidiyoyi da aka yada a shafukan sada zumunta sun nuna mutane sun makale cikin tantunan yayin da hayaƙi ya turnuƙe su.
Üsküdar profesyonel tesisat Lavabo tıkanıklığı sorunumu hızlıca çözdüler. İşini bilen bir firma! https://wehubspace.com/blogs/68990/%C3%9Csk%C3%BCdar-Su-Ka%C3%A7ak-Tespiti