January 15, 2025

Hayaƙin janareta ya yi ajalin ɗlibai 7 a Bayelsa

0
image_editor_output_image-1618668567-1716374925520.jpg

Daga Sodiqat Aisha Umar


Kimanin mutum bakwai ne suka n rasa rayukansu bayan shaƙar hayaƙin janareto a wani ɗakin naɗar sauti (studio) a Yenagoa, babban birnin jihar Bayelsa.

An ce waɗanda suka mutun suna aiki ne a studion, mallakin ɗaya daga cikinsu mai suna Akpos Barakubo, a lokacin da lamarin ya faru a daren ranar Litinin.

A cewar mazauna yankin, ma’aikatan sun yi aiki har tsakar dare, inda suka sanya janareton lantarki  saboda rashin wutar lantarki, inda suka yi barci suna aikin.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *