January 15, 2025

An ɗage tattara sakamakon zaɓe a Kogi

0
INEC-1024x512.png

Hukumar zabe mai zaman kanta ta dage tattara sakamakon zaben gwamnan jihar Kogi zuwa karfe 7 na yamma ran Lahadi.

An fitar da sakamako a kananan hukumomi 18, sauran kananan hukumomi uku.

Jami’in zabe na INEC a jihar Farfesa Johnson Urama shi ne ya sanar da dage zaben.

Bayan ci gaba, za a fitar da sauran sakamakon kuma za a bayyana wanda ya yi nasara.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *