‘Adadin waɗanda aka kashe a rikicin Bokkos ta Jihar Filato ya haura 70’

Daga Sabiu Abdullahi
Rahotanni da ke fitowa da Arewa maso Tsakiyar Najeriya na nuna cewa adadin mutanen da aka ya kai 76 a wani hari da aka kai a karamar hukumar Bokkos ta jihar Filato.
A yau TCR Hausa ta yi amfani da rahotannin da suka bayyana a safiya ta wallafa cewa wadanda aka kashe sun kai 17.
To sai dai wani rahoto da BBC Hausa ta wallafa a yammacin yau ya nuna adadin ya wuce haka.
Wannan dai yanki ne da ya shahara da rikici tsakanin makiyaya da manoma.
A cewar BBC Hausa,ai magana da yawun gwamnan jihar Caleb Mutfwang ya ce gwamnati ta bayar da umarnin kama waɗanda suka kai harin domin su fuskanci hukunci.
веном смотреть онлайн веном 2 смотреть фильм кино веном 2
https://t.me/s/kino_film_serial_online_telegram 319735 лучших фильмов. Фильмы смотреть онлайн. В нашем онлайн-кинотеатре есть новинки кино и бесплатные фильмы самых разных жанров
After reading this post, you begin to look at familiar things around you in a completely different way https://xdh-trust.zlnk.ru/#
Like 2337