April 18, 2025

Ƴan bindiga sun hallaka manoma tare da yin garkuwa da wasu a Katsina

image_editor_output_image1545541290-1702813796379.jpg

Daga Sabiu Abdullahi

Al’amarin tsaro: Har yanzu tsuguno bai ƙare ba a Arewacin Najeriya

Kusan kullum sai an yi garkuwa da mutane a Arewa maso Yamma

Wasu mutane da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kashe manoma hudu tare da yin garkuwa da wasu mutane takwas daga kauyen Nahuta da ke karamar hukumar Batsari a jihar Katsina a ranar Asabar.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, ASP Abubakar Aliyu, ya tabbatar da faruwar harin ranar Lahadi a Katsina.

Ya ce manoman suna girbin amfanin gonakinsu ne lokacin da maharan suka far musu, sannan daya daga cikin manoman da suka tsere ya samu raunukan harbin bindiga.

“Wadanda ake zargin ‘yan fashin ne sun far wa manoman, inda suka bude musu wuta kuma suka kashe hudu tare da raunata daya; sun kuma yi awon gaba da wasu takwas,’’ in ji Aliyu.

4 thoughts on “Ƴan bindiga sun hallaka manoma tare da yin garkuwa da wasu a Katsina

  1. I fel that is among the sucxh a loot vitaal inmfo
    ffor me. Annd i am happy studyinjg your article. However wannaa obsergation on some
    basic issues, Thee site taste iis great, tthe articles iis truly grerat : D.
    Goood activity, cheers

  2. My colder is tryingg to persuade mee tto move to .net frlm PHP.
    I have always disliked thee ideea because of the costs. Butt he’s ttryiong none tthe
    less. I’ve been using Movable-type on nhmerous websites for aboht
    a yeear annd aam cncerned abou switching to
    another platform. I have heard fanmtastic things about blogengine.net.
    Is there a way I caan inport alll my wordpress
    coontent intgo it? Any ind of help wouhld be redally appreciated!

Comments are closed.